We are proud to highlight a significant milestone in our ongoing mission to support and amplify the voices of our youth.
Recently, LBG Media Hub stood at the forefront as youth from various communities gathered to receive essential food support.
This initiative wasn’t just about the items shared, but about the spirit of unity and the resilience of our “Yara Manyan Gobe” (Leaders of Tomorrow).
A Special Message from Sarauniyar Kasar Hausa, Dr. Lubna Muhammad Gusau:
“Ina matukar alfahari da ganin yadda matasan mu suke jajircewa wajen neman na kansu domin tsayuwa da kafafunsu. LBG Media Hub na ci gaba da zama babban jigo wajen tabbatar da cewa muryoyin matasan mu sun isa inda ya kamata.”
At LBG, we believe in:
Empowerment: Supporting youth to stand on their own feet.
Community: Bringing together diverse neighborhoods for a common goal.
Excellence: Leading by example under the visionary leadership of the Queen of Hausaland…
Allah ya bar zumunci, ya kuma ba mu ikon ci gaba da fafutukar gina gobe mai kyau.





